Kasuwanci
Tattalin Arziki: Gudunmuwar yankin arewa maso gabashin Najeriya wajen samar da ci gaba
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:00
A cikin watannin da suka gabata ne shugaban Najeriya Goodluck Jonathan ya jagoranci dangane da batutuwan da suka shafi tattalin arziki a yankin arewa maso gabashin kasar taron da aka gudanar a garin Gombe.Nasirudden Muhammed ya yi mana dubi a game da wannan taro kamar yadda za ku ji a cikin wannan shiri.