Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

DR maina Bukar Jami’ar Abdulmuni a Nijar

Wallafawa ranar:

Shugaban Gudanarwar kungiyar kasashen Afrika ta AU, Jean Ping, yace al’amurra sun daidaita a kasar Guinea Bissau, kwanaki biyu bayan barazanar juyin mulkin da aka samu.Dangane da wannan batu ne Muhammad Salisu Hamisu ya tattauna Dr. maina Bukar na Jami’ar Abdulmuni a Nijar. 

Cidade Bissau, babban birnin  Guinéa-Bissau
Cidade Bissau, babban birnin Guinéa-Bissau Flickr/Colleen Taugher
Talla

Yayin wata ziyarar gani da ido da ya kai kasar, Ping yace, tattaunawar da ya yi da bangarori da dama a kasar, sun tabbatar masa da cewa, harkoki sun koma kamar yadda suke a da, inda ya bukaci ‘Yan siyasar kasar da fararen hula da soji da hukumomi daukar matakin sasantawa da juna.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.