Wasanni
CAF ta fitar da jawadalin rukuni na gasar cin kofin kasashen Afirka
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:00
Shirin Duniyar Wasanni na wannan makon tare da Khamis Saleh ya tattauna da masu ruwa da tsaki kan wasanni, dangane da jadawalin matakin rukuni, da hukumar CAF ta fitar na gasar cin kofin kasashen Afirka a shekarar 2024 da ke tafe.