Isa ga babban shafi
Rayuwata

Kalubalen da 'yan jarida ke fuskanta yayin gudanar da aikinsu

Wallafawa ranar:

Shirin Rayuwata a wannan rana ya mayar da hankali ne kan yadda kan  irin kalubalen da ‘yan jarida ke fuskanta yayin gudanar da ayyukansu, musamman batun cin zarafi da suke fuskanta daga jami'an tsaro.Yan jaridar da ake ciwa zarafi dai sun hada da Maza da Mata, wadanda a wasu lokutan kan samu raunuka har ma da rasa rai.

'Yar Jadirda Samira Sabou.
'Yar Jadirda Samira Sabou. © Capture d'écran / rsf.org
Talla

Na baya bayan nan shine batun kama ‘yar jarida Samira Sabou a Jamhuriyar Nijar da hukumomin kasar suka yi bisa zarginta da aikata laifin wallafa labaran da ke iya tayar da hankulan jama’a da kuma taimaka wa wata babar kasar waje. Wadda a ranar laraba da ta gabata mhukuntan Jamhuriyar Nijar din suka bada belinta.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin tare da Zainab Ibrahim....

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.