Shirin 'Dandalin Nishadi' na wannan makon tare da Mahamne Salisou Hamissou ya maida hankali ne kan yadda gwamnatin jahar Lagos da ke tarayyar Najeriya ta aza tubalin gina katafsren birnin shirya fina-finai, wanda zai lakume kimanin dalar Amurka miliyan dari.
Talla
Shirin ya kuma kunshi bakin kalankuwar fina-finan kasashen Asiya.
Ku danna alamar sauti don kasasncewa tare da Mahamne Salisou Hamissou...
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu