Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Abdou Jibo kan takunkumin da ECOWAS ta sanyawa Jamhuriyar Nijar

Wallafawa ranar:

Kungiyar ‘Yan Nijar mazauna Cote d’Ivoire ta bukaci a cirewa Nijar takunkumai da aka kakaba mata sakamkon juyin mulki da sojoji suka yi, saboda halin kunci da hakan ya jefa su ciki.

Dubban 'yan Nijar da suka yi fitar dango zuwa ofishin jakadanccin Faransa da ke Yamai, domin nuna goyon bayansu ga gwamnatin sojin kasar da ta kwace mulki a shekarar 2023.
Dubban 'yan Nijar da suka yi fitar dango zuwa ofishin jakadanccin Faransa da ke Yamai, domin nuna goyon bayansu ga gwamnatin sojin kasar da ta kwace mulki a shekarar 2023. REUTERS - STRINGER
Talla

Shugaban kungiyar ta Ho consei de Nijar a Cote d’Ivoire Alhaji Abdou Jibo ya yi wannan kira, yayin zantawa ta musamman da sashin hausa na RFI a Abidjan.

Amma ya fara yi wa Ahmad Abba bayani kan zamantakewarsu a kasar da ke mamba a ECOWAS.

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.