Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Abdou Dan Neito: Kan inganta tsari ilimi a Nijar

Wallafawa ranar:

Kwamitin da mahukuntan Jamhuriyar Nijar suka kafa domin bayar da shawarwari dangane da yadda za a inganta karatun firamire a kasar ya gabatar da rahotonsa ga ministar ilimi.

Dalibai yara mata a Jamhuriyar Nijar
Dalibai yara mata a Jamhuriyar Nijar © UNICEF Niger
Talla

Kafa wannan kwamiti da ya kunshi kwarari, ya biyo bayan lura da yadda aksarin yara ke kammala firamire amma ba tare da sun iya rubutu da karatu ba.

A zantawarsu da Abdoulkarim Ibrahim Shikal, Abdou Dan Neito mai fafutuka a cikin kungiyoyin fararen hula ke cewa ya zama wajibi a samar da wannan gyara.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar zantawarsu

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.