Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Mukhtar Abbas kan yadda ayyukan kungiyar ke samun nakasu a Nijar

Wallafawa ranar:

Kungiyar Agaji ta Medicins Sans Frontier ta bayyana damuwa akan halin da talakawan Jamhuriyar Nijar suka shiga, sakamakon takunkumin karya tattalin arzikin da kungiyar ECOWAS ta kakabawa kasar saboda juyin mulkin da sojoji suka yi a kasar. 

Kungiyar ta ce takunkumin yana shafar talakawa sossai
Kungiyar ta ce takunkumin yana shafar talakawa sossai © Lou Roméo / RFI
Talla

Kungiyar ta sanar da cewar takunkuman na matukar illa ga rayuwan fararen hula a cikin kasar, inda ta bukaci sake tunani akan lamarin. 

Daraktan ayyukan kungiyar a Nijar, Muktar Abbas, ya yi mana tsokaci akai. 

Danna alamar saurare donmin cikakkiyar tattaunawar

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.