Farfesa Mansur Isa Yelwa kan rawar da malaman Islama suka taka na shiga tsakanin ECOWAS da Nijar
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:47
Masana siyasa na ci gaba da jinjinawa malaman addinin islamar Najeriya a kan matakin da suka dauka na bude kofar tattaunawa tsakanin kungiyar ECOWAS da sojojin da suka yi juyin mulki a Jamhuriyar Nijar, domin kaucewa shiga yaki wanda ke iya yin illa ga talakawan yankin baki daya.
Bashir Ibrahim Idris ya tattauna a kan wannan nasarar da malaman suka samu tare da Farfesa Mansur Isa Yelwa, masanin shari’a kuma malamin addini, lokacin da ya kawo mana ziyara a ofishinmu.
Danna alamar saurare don jin cikakkiyar tattaunawar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu