Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dr. Rahmatu Hassan kan ceto kananan yara da ke fama da karancin abinci a Duniya

Wallafawa ranar:

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci a gaggauta ceto kananan yara miliyan 30 da ke fama da matsalar karancin abinci mai gina jiki, ko kuma tamowa a sassan duniya, tana mai gargadin cewa, miliyan 8 daga cikinsu ka iya mutuwa nan kusa. 

Wani yaro dake fama da yunwa a Somalia
Wani yaro dake fama da yunwa a Somalia Rachel Palmer
Talla

Daga cikin kasashen da ke fama da wannan matsalar har da Najeriya da Nijar da Chadi da Mali da Kenya da  Sudan da Somalia da Yemen da Afghanistan da Sudan ta Kudu da Jamhuriyar Demokuradiyar Congo. 

A game da wannan batu, Abdurrahman Gambo Ahmad ya tattauna da Dr. Rahmatu Hassan, kwararriyar likita a birnin Abuja. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.