Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Nijar ta hana shiga da fitar da kaji bayan bullar cutar murar tsuntsaye

Wallafawa ranar:

Mahukuntra a Jamhuriyar Nijar sun bayar da umurnin hana shiga da kuma fitar da kaji da sauran tsuntsaye masu fukafukai, bayan da aka tabbatar da bullar cutar murar tsuntsaye a wasu yankuna na kasar.

Murar tsuntsaye ta dade ta janyowa mahukunta da daidakun mutane hasarar kaji a sassan duniya
Murar tsuntsaye ta dade ta janyowa mahukunta da daidakun mutane hasarar kaji a sassan duniya © REUTERS/Luc Gnago
Talla

Matakin dai ya fara aiki ne daga ranar 3 har zuwa 24 ga wannan wata na janairu, kuma a cewar Dr Abdou Issako, babban darakta a ma’aikatar kare lafiyar dabbobi ta kasar, tuni aka dauki wasu matakai domin hana yaduwar cutar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.