Isa ga babban shafi

Jamhuriyar Nijar za ta fara kidayar jama'a a watan Disamba

Mahukunta a Jamhuriyar Nijar sun shirya fara kidayar jama’ar kasar, aikin da ya kamata a fara kafin karshen wannan wata na Disamba.

Yankin Oshodi dake jihar Legas a tarayyar Najeriya.
Yankin Oshodi dake jihar Legas a tarayyar Najeriya. ASSOCIATED PRESS - GEORGE OSODI
Talla

A cewar mahukunta, aikin kidayar na wannan karo zai gudana ne a karkashin sabbin tsare-tsare na kimiyya.

Shiga alamar sauti domin sauraron rahoton Salissou Issa.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.