Najeriya
INEC : Babu batun sake dage zabe a Najeriya
Shugaban hukumar zaben Najeriya Farfesa Attahiru Jega ya shaidawa Majalisar Dattawa cewa babu batun sake dage zabe daga ranar 28 ga watan Maris domin yin hakan ya sabawa dokar kasa. Jega ya amsa tambayoyin ‘Yan Majalisar tare da kare manufar hukumar zaben na yin amfani da fasahar sabuwar na’urar tantance masu kada kuri’a. Daga Abuja Wakilin RFI Aminu Ahmad Manu ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Farfesa Jega ya amsa tambayoyi a Majalisa
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu