Stockholm
Mutane 2 Sun Sami Kyauta Na Nobel Saboda Aikin Likita
KWAMITIN Dake bada kyautar Nobel ga mutanen da sukayi fice a duniya, ya baiwa wasu masana uku kyautar ta bana a bangaren lafiya, saboda binciken da sukayi kan kyawar hallitar dake kare Bil Adama.Wadanan masana sun hada da Bruce Beutler daga Amurka, Jules Hoffman daga Luxembourg da Ralph Steinman daga Canada.To ko wane tasiri ne wannan binciken zai yiwa Bil Adama, tambayar kennan da muka yiwa Farfesa Bala Sani Garko, na Jami’ar Ahmadu Bello dake Zaria.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Farfeso Balarabe Sani Garko
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu