Dandalin Fasahar Fina-finai
Gwamnatin Kaduna ta mallakawa masana'antar Kannywood katafaren fili
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:00
Shirin 'Dadalin Fasahar Fina-Finai' a wannan karon ya tattauna da masu ruwa da tsaki a masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, kan nasarar da suka samu ta samun kyautar katafaren fili daga gwamnatin jihar Kaduna.