Isa ga babban shafi
Kamaru

Mutanen Kamaru sun nemi a gyara tashar jiragen ruwa

Mazauna garin Garwa na ci gaba da bayyana damuwarsu dangane da yadda tashar jiragen ruwan birnin da aka gina fiye da shekaru 80 ta daina aiki baki daya. A can baya dai shugaban kasar Kamaru Paul Biya ya yi alkawalin sake bude tashan ruwan da ke da matukar muhimmanci wajen samar da ci gaba ga yankin, sai dai har yanzu ba wani abu da hukumomin suka yi. Wakilinmu Abdullahi Sadou ya aiko da rahoto.

Ofishin hukumar bunkasa ayyuka noma da kiwo a Garwa, kasar Kamaru
Ofishin hukumar bunkasa ayyuka noma da kiwo a Garwa, kasar Kamaru (S.Traoré)
Talla

02:37

Rahoto: Mutanen Kamaru sun nemi a gyara tashar jiragen ruwa

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.