Canada
U20: Yan Matan Najeriya za su hadu da Jamus
‘Yan matan Najeriya sun lallasa matan Korea ta arewa ci 6 da 2 a zagayen dab da na karshe a gasar cin kofin duniya ta ‘yan kasa da shekaru 20 da suka fafata a jiya Laraba. Yanzu a wasan karshe a ranar Lahadi, ‘Yan matan Najeriya zasu hadu ne da Matan Jamus da suka doke Faransa ci 2 da 1.
Wallafawa ranar: