Isa ga babban shafi
Turkiya

Turai ta son Turkiya da amince da lafinta akan Armeniya

Majalisar Wakilan kungiyar kasashen Turai ta bukaci kasar Turkiya ta amince da cewar an aikata kisan kiyashi a Armenia lokacin yakin duniya na farko shekaru 100 da suka wuce. Majalisar ta amince da kudirin da gagarumin rinjaye a zaman da ta gudanar a jiya Laraba.

Shugaban Turkiya Recep Tayyip Erdogan
Shugaban Turkiya Recep Tayyip Erdogan Reuters/Umit Bektas
Talla

Wannan na zuwa ne a yayin aka cika shekaru 100 da Yakin.

Majalisar ta yaba da matakin da shugaban kasar Turkiya Recep Tayyip Erdogan ya dauka na aikewa da sakon ta’aziya ga al’ummar kasar Armenia.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.