Afghanistan-Faransa -
Wallafa labari : Alhamis 02 Feberairu 2012 -
Bugawa ta karshe : Juma'a 03 Feberairu 2012
Sojan Faransa sun fara ficewa daga yankin Gwan na Afghanistan

Les soldats français en surveillance dans la vallée d'Uzbin, région de Sorobi, province de Kaboul, le 12 mars 2009.
AFP PHOTO/Thibauld MALTERRE
Dakarun kasar Faransa dake kasar Afghanistan nata barin matsugunin su inda aka kashe masu Sojoji 4 watan jiya, a wani hari daga wani gudajjen Sojan kasar ta Afghanistan dake kyamar su.
Kakakin sojan Faransa Kanar Thierry Burkhard ya ce sun dankawa Sojan Afghnistan matsugunin nasu Gwan, dake kudancin gunduman Kapisa, kamar yadda
Bayanai na nuna cewa anga jerin gwanon motoci da dakarun Faransan na barin yankin, kuma sun doshi wani matsugunin dake Tora kusa da birnin Kabul.
Mako daya bayan kisan sojojin Faransan da akayi dai Shugaban kasar Faransa Nicolas Sarkozy yace nan da karshe shekarar badi za’a kwashe dukkan sojoji 3,600 dake aiki a kasar.
KAN MAUDU'I GUDA

Delicious
Digg
Facebook
Twitter
Yahoo!
Technorati





Ra'ayoyi
Bada ra'ayi kan wannan magana