Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayi: Libya ta yi watsi da Matakin Turai akan Bakin Haure
Wallafawa ranar:
Kunna - 14:46
Kasashen Turai sun amince da daukar matakin soji a tekun Mediterranean domin yaki da masu fataucin ‘yan ci-rani da ke mutuwa kusan a kullum a kokarin da suke na tsallakawa zuwa Turai. Sai dai kuma kasar Libya inda ake ratsowa da ‘Yan ci-ranin ta yi watsi da matakin, wanda za a kaddamar a watan gobe. Masu sauraren RFI sun bayyana ra’ayinsu.