Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayi: An cika shekaru 20 da kisan kiyashi a Rwanda
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:00
A ranar litinin ne aka yi bikin cika shekaru 20 da kisan kiyashin da aka yi a kasar Rwanda inda aka samu hasarar rayukan dubban mutane. Rwanda ta janye goron gayyatar da ta ba Faransa domin halartar bikin bayan shugaba Paul Kagame ya zargi kasar da hannu a kisan kiyashin da ya auku a shekarar 1994. Masu sauraren RFI Hausa sun bayyana ra'ayinsu game da wannan batu.