Kundaye
Tutar kasar Faransa
23/04/2012 - Faransa

Zaben Shugaban kasar Faransa

A ranar 22 ga watan Afrilu ne za’a gudanar da zaben shugaban kasa a kasar Faransa zuwa ranar 6 ga watan Mayu idan har zaben ya shiga zagaye na biyu. Shugaba Nicolas Sarkozy yana cikin wadanda zasu fafata a zaben bayan bayyana kudirin shi na yin tazarce a ranar 15 ga watan Fabrairu. Akwai dai ‘Yan takara fiye da 10 da zasu kara a zaben sai dai François Hollande na Jam’iyyar gurguzu ta Socialist shi ne babban mai hamayya da Nicolas Sarkozy.

Kofin Zinari na gasar Afrika ta CAF
30/01/2012 - Kwallon Kafa

2012: Gasar Cin Kofin Afrika

A ranar 21 ga watan Janairu ne aka fara gudanar da gasar cin kofin Afrika a kasashen Gabon da Equatorial Guinea, inda kasashen Afrika 16 zasu haska a gasar, kuma wannan ita ce gasa mafi girma a Nahiyar Afrika.

Daruruwan masu zanga-zanga a Dandalin Tahrir a birnin al Kahira na Masar
11/01/2012 - Kasashen Larabawa

Juyin-Juya halin Kasashen Larabawa

A ranar 18 ga watan Disemba ne aka fara kaddamar da zanga-zangar adawa da gwamnatocin kasashen Larabawa har zuwa yanzu. Domin neman girka gwamnatin Demokradiyya a kasashen Tunisia da Masar da Libya da Syria da Bahrain da Yemen da sauran kasashen Larabawa bayan kwashe tsawon shekaru shugabannin kasashen na gudanar da mulki sabanin na Demokradiyya.

'Yan tawayen Libya.
22/11/2011 - LIBYA

Rikicin Kasar Libya

Shugaban Libya Muammar Ghaddafi
09/06/2011 - Libiya

An fara shirin yadda za a tafiyar da kasar Libya, bayan shugaba Ghaddafi

kungiyar Kawancen Tsaro ta NATO, ta bukaci Majalisar Dinkin Duniya da ta fara shirin yadda za’a kula da kasar Libya, bayan kauda shugaba Muammar Ghaddafi.

31/05/2011 - Najeriya

Zaben Najeriya Na 2011

A shekarar 2011 ne dai Najeriya zata kafa wani tarihi na gudanar da zabukan da suka hada da zaben Shugaban kasa da Senatoci 109 da ‘Yan Majalisun Jaha dana Tarayya da kuma zaben Gwamnonin Jahohi 24 a kasar.

03/05/2011 - 2011

Zabubbuka A Kasar Jamhuriyar Nijar

   A kasar jumhuriyar Nijar, tun bayan da soji su ka gudanar da juyin mulki a ranar 08 ga watan Febriyeru na shekara ta 2010,a karkashin Janar Salou Djibo ,hukumomin rukon kwarya a kasar ...

Afrika
22/10/2010 - Afrika

Afrika Yancin kai shekaru 50, Nijar, Najeriya Part 2

Nahiyar Afrika tana fuskatan sabbin kalubale daidai lokacin da aka fara bukukuwan cika shekaru 50, da kawo karshen mulkin mallakan kasashen Turai. Akwai kalilan cikin kasashen na nahiyar Afrika da suka samu Yanci kafin shekarar ta 1960, yayin da akasari suka samu a shekarun 1960.

Wannan ya janyo shugabanni sun kafa kungiyar Hada Kan Afrika ta OAU (Organisation of African Unity), data daura damara tare da samun nasarar kwato wa sauran kasashen na Afrika da suka rage Yanci.

22/10/2010 - Afrika

cika shekaru 50 da samun yancin kan Najeriya, Nijar

Kasashen Afrika na da dumbin arziki ,sai dai kuma ,su ka kassance sun fi kowa talauci a duniya.Ta bangaren Halin rayuwa ,kiwon lahiya,ilimin kimiya da dai saurensu ,kasashen sun kassance koma baya a duniya .Wanan lamari na da babban mahimmanci da a tunkareshi da idon rahama.

Nahiyar Afrika na da fadin murabadin kilomita milyon 30, da dubu dari 2 da 21 da dari 5 da 31 .Ta kwashi kishi 6 cikin dari na fadin duniya.A yanzu haka nahiyar na da al’ummar da yawanta yak ai milyar daya da kuma ta kassance kishi 16 da digo 14 cikin dari na yawan al’ummar duniya.

22/10/2010 - Najeriya

Najeriya-Kasa Daya Uwa Daya Uba Daya

‘Najeriya kasa daya uwa daya uba daya’ kamar yadda wani shaharraren mawakin kasar barebari na zamani Shettima Mansur ke cewa. Masana da dama sunyi ta magana gameda tarihin kasar Najeriya, jamarta, al’adun jama’a siyasa, tattalin arziki da dai wasu bayanai masu dadi da marasa dadi ko kadan.

Close