Nijar
Mutanen Diffa sun fara komawa gida
Motar farko ta ‘yan gudun hijirar yankin Diffa da ke gabashin kasar Jamhuriyar Nijar ta fara kwasar mutanen yankin daga garin Damagaram na Jihar Zinder zuwa gida bayan samun labarin samun kwanciyar hankali sakamakon hare haren Boko Haram. Ibrahim Malam Tchillo ya aiko da Rahoto daga Damagaram.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Mutanen Diffa sun fara komawa gida
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu