Nijar
An samu barkewar Amai da gudawa a Maradi
A Jihar Maradi ta Jamhuriyar Nijar a na ci gaba da fuskantar barazanar barkewar cutar Amai da gudawa ta kwalera a wasu yankunan Jihar. Wakilin RFI daga birnin Maradi Abdurazak Abubakar ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: An samu barkewar Amai da gudawa a Maradi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu