Najeriya
Ana fama da matsalar lantarki a Najeriya
Matsalar rashin wutar lantarki a Najeriya, na ci gaba da mayar da hannun agogo baya a harkokin yau da kullum, na al’ummar kasar bayan shafe kwanaki ba Lantarkin a sassan kasar. Daga Kano Abubakar Isah Dandago ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
RAHOTO: Ana fama da matsalar lantarki a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu