Najeriya
Ana matsawa 'Yan gudun Hijira da tsadar kudin haya a Maiduguri
Sakamakon ‘Yan gudun hijira da ke ci gaba da kwarara zuwa birnin Maiduguri saboda hare haren kungiyar Boko Haram a garuruwansu, ‘Yan gudun hijirar na fuskantar matsalar tsadar haya kamar yadda wakilinmu Bilyaminu Yusuf ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Ana matsawa 'Yan gudun Hijira da tsadar kudin haya a Maiduguri
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu