Najeriya
Matsalar cunkuson ‘Yan gidan yari a Najeriya
A yayin da ake fama da cinkoso a gidajen yarin Najeriya, bangarorin masu ruwa da tsaki ta fuskar shari’a sun fara zargin junansu kan batun wanda ke da alhakin jinkiri da ake samu ga shari’ar yan gidan yarin abin da kuma ke haifar da cinkoso a gidajen yarin kasar. Wakilinmu abubakar Isah Dandago ya duba wannan matsalar a cikin rahoton da ya aiko.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Matsalar cunkuson ‘Yan gidan yari a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu