Nijar
An cafke Abdou Labo
Mahukuntan kasar Jamhuriyyar Nijar sun cafke Ministan Noma Abdou Labo a ranar Assabar akan zargin sayen Jarirai da aka yo fataucinsu daga Najeriya bayan cafke matansa tun daga farko game da badakalar. Daga Yamai Lydia Ado ta aiko da da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: An cafke Abdou Labo
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu