Isa ga babban shafi
Dandalin Siyasa

Ci gaba da Dokar ta-baci a wasu jahohin arewacin Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin Dandalin Siyasa ya tattauna ne Dattawan arewacin Najeriya daga yankin arewa maso gabacin Najeriya da ke cikin dokar ta-baci. Shirin kuma ta tabo zargin Gwamnonin Jahohin da shugaban kasar Goodluck Jonathan ya yi.

Sojojin Najeriya da farautar mayakan Kungiyar Boko Haram a garin Baga Jahar Borno
Sojojin Najeriya da farautar mayakan Kungiyar Boko Haram a garin Baga Jahar Borno AFP PHOTO / PIUS UTOMI EKPEI
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.