Talata 28 Feberairu 2012
Harin Kano a Najeriya
Harin da 'Yan kungiyar Boko Haram suka kai a birnin Kano
Reuters/Stringer
Akwai hare haren bama bamai, da kuma musayar wuta tsakanin wasu ‘Yan bindiga da jami’an tsaro da aka samu a birnin Kano, harin da ya tada hankalin daukacin Najeriya da ma duniya baki daya, wanda ya lakume rayukan mutane 186, kamar yadda rundunar ‘Yan Sandan Jihar ta tabbatar. A cikin wannan shirin, Bashir Ibrahim Idris tare da bakin shi sun tattauna game da hare haren, da kuma yadda za’a kawo karshensu.
KAN MAUDU'I GUDA

Delicious
Digg
Facebook
Twitter
Yahoo!
Technorati





Ra'ayoyi
Bada ra'ayi kan wannan magana