Litinin 06 Feberairu 2012
Sheikh Dahiru Bauchi Malamin Addinin Islama a Najeriya
Sheikh Dahuru Bauchi Malamin Addinin Islama a Najeriya
Sheikh Dahuru Bauchi Malamin Addinin Islama a Najeriya
Facebook
Daga Awwal Ahmad Janyau / Bashir Ibrahim Idris

A yau Litinin ne Al’ummar musulmi ke gudanar da bukin haihuwar Annabi Muhammad SAW musamman mabiya akidar Darika, bukin da ya sabawa ‘Yan sunni. Sai dai sheikh Dahiru Bauchi a Najeriya a hirar shi da Rediyon Faransa yace a ka’idar musulunci akwai wata rana da ake kebewa ta murna domin godewa Allah ni’imarsa saboda samun Al Kur’ani mai girma.

Sashen matashiya : Najeriya
KAN MAUDU'I GUDA
Ra'ayoyi
Bada ra'ayi kan wannan magana
To prevent automated spam submissions leave this field empty.
CAPTCHA
This question is for testing whether you are a human visitor and to prevent automated spam submissions.
Image CAPTCHA
Enter the characters (without spaces) shown in the image.
Close