Assabar 14 Jainairu 2012
Yajin aiki a Najeriya
Daruruwan masu zanga-zangar adawa da janye tallafin mai a Najeriya
Daruruwan masu zanga-zangar adawa da janye tallafin mai a Najeriya
Daga Bashir Ibrahim Idris

An kwashe tsawon mako guda, kungiyoyin kwadago, da fararen hula suna jagorantar gudanar da yajin aikin, gama-gari, domin adawa da matakin Gwamnatin kasar, na cire tallafin mai, abinda ya sa farashin man ya yi tashin goran zabbi.A cikin wannan shirin, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da bakin sa, game da yajin aikin, da kuma illar da ya yi wa kasar.

Sashen matashiya : Najeriya
KAN MAUDU'I GUDA
Ra'ayoyi
Bada ra'ayi kan wannan magana
To prevent automated spam submissions leave this field empty.
CAPTCHA
This question is for testing whether you are a human visitor and to prevent automated spam submissions.
Image CAPTCHA
Enter the characters (without spaces) shown in the image.
Close