14/05/2012
-
Libya-NATO-HRW
A wani Rahoton da Hukumar kare hakkin Dan adam ta Human Rights Watch ta fitar, rahoton yace a bara wani hari da kungiyar NATO ta kai ta sama ya yi sanadiyar mutuwar fararen hula 72 a Libya, tare da zargin kawance kasashen Turai da suka kaddamar da yakin kawar da Gaddafi.