Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Kan janyewar takunkumin ECOWAS ga kasashen Mali, Nijar da Burkina Faso

Wallafawa ranar:

Shugabannin kasashen kungiyar ECOWAS ko CEDEAO a taron da ya gudana a ranar Asabar a Abuja sun yanke shawarar dage wani kaso mai yawa na takunkumin da aka kakabawa Nijar.

Yadda aka gudanar da babban taron ECOWAS a Abujan Najeriya ranar 24 ga fabrairu, 2024.
Yadda aka gudanar da babban taron ECOWAS a Abujan Najeriya ranar 24 ga fabrairu, 2024. REUTERS - STRINGER
Talla

Kasashen Nijar, Mali da Burkina Faso, wadanda musamman suka juya wa Faransa baya, kuma suka matsa kusa da Rasha, sun hade a cikin kawancen kasashen Sahel (AES).

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin tare da Nasiru Sani.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.