Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Kan matakin kotun mulkin Senegal game da lokacin babban zaben kasar

Wallafawa ranar:

Shugaban Senegal, Macky Sall, ya ce kasar za ta gudanar da sabon zabe a kan lokaci bayan da kotun mulkin kasar ta yanke hukuncin cewa dage ranar zaben da kuma tsawaita wa'adin mulkinsa baya bisa kan ka'ida.

Yadda kungiyoyin fararen hula suka fito zanga-zangar kin amincewa da matakin Macky Sall na dage babban zaben kasar zuwa karhen shekarar 2024, wanda aka gudanar a Dakar, ranar 17 ga Fabrairu, 2024.
Yadda kungiyoyin fararen hula suka fito zanga-zangar kin amincewa da matakin Macky Sall na dage babban zaben kasar zuwa karhen shekarar 2024, wanda aka gudanar a Dakar, ranar 17 ga Fabrairu, 2024. AFP - JOHN WESSELS
Talla

Abin tambayar shine, shin ko wannan hukuncin na nufin cewa an warware rikicin siyasar kasar da ya kunno kai? wacce irin rawa bangaren shari'a ke takawa na daidaita lamuran siyasar cikin gida a Senegal?

Maudu'in da shirin na wannan rana ya mayar da hankali a kai kenan yau.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.