Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

'Yan Najeriya na ci gaba da cece-kuce kan kisan masu Maulidi a Kaduna

Wallafawa ranar:

Hukumar bada agajin gaggawa ta Najeriya reshen shiyar Arewa maso yamma, ta ce mutane 85 ne suka rasa ransu a harin bom din da sojoji suka kai, sannan akwai wasu 66 da ke samun kulawa a asibiti.

Wasu daga cikin wadanda harin sojoji bisa kuskure ya shafa a Kaduna.
Wasu daga cikin wadanda harin sojoji bisa kuskure ya shafa a Kaduna. © Daily Trust
Talla

Mafi yawan wadanda lamarin ya shafa dai mata ne da kananan yara da kuma dattijai a lokacin da suke gudanar da Mauludi, a kauyen Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi da ke Jahar Kaduna.

'Yan Najeriya na ci gaba da cece-kuce kan wannan ibtila'i da ba wannan ne karon farko da yake faruwa akan fararen hula ba.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.