Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

An cika watanni hudu da yin juyin mulki a Jamhuriyar Nijar

Wallafawa ranar:

An cika watanni 4 daidai da sojoji suka hambarar da gwamnatin mulkin dimokaradiyya a Jamhuriyar Nijar. 

Shugaban gwamnatin soji Nijar kenan Abdourahamane Tiani daga hagu, da kuma hambararren shugaban kasar Mohamed Bazoum daga dama.
Shugaban gwamnatin soji Nijar kenan Abdourahamane Tiani daga hagu, da kuma hambararren shugaban kasar Mohamed Bazoum daga dama. © AP / AP - Ludovic Marin / Montage RFI
Talla

Sakamakon takunkuman da kungiyar kasashen yammacin Afrika da sauran kungiyoyin kasa-da-kasa suka kakaba mata, Jamhuriyar Nijar  ta fada cikin matsin tattalin arziki,  a yayin da  sassan kasar da dama ke fama da rashin wutar  lantark, abin da  ya sa mahukuntan kasar ke neman mafita ta wasu hanyoyin. 

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin tare da Murtala Adamu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.