Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Kan neman tallafi da gwamnatin sojin Nijar ta fara

Wallafawa ranar:

Sakamakon matsalar rashin kudi da Jamhuriyar Nijar ke fama da shi saboda da takunkumai, mahukuntan mulkin sojin sun kaddamar da gidauniya domin neman tallafi daga ‘yan kasar da ke zaune a gida da kuma wadanda ke rayuwa a kasashen ketare. 

Firaministan Jamhuriyar Nijar, Ali Mahamane Lamine Zeine yayin wani taron manema labarai a Yamai, ranar 4 ga watan Satumba, 2023.
Firaministan Jamhuriyar Nijar, Ali Mahamane Lamine Zeine yayin wani taron manema labarai a Yamai, ranar 4 ga watan Satumba, 2023. REUTERS - STRINGER
Talla

Tuni aka fara samun tallafin kudade a cikin wannan asusu. 

Anya wannan gidauniya za ta iya tara kudaden da ake bukata don tunkarar kalubalen da ke damun al'ummar Nijar ? 

Shin ko hakan na nufin cewa sojojin sun zabi tara kudade a cikin gida ne a maimakon dogara da kasashen ketare ? 

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.