Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

WHO ta yi gargadi game da yuwuwar barkewar annobar kwalara

Wallafawa ranar:

Majalisar dinkin duniya ta yi gargadi cewa akalla mutane biliyan 1 a kasashe 43 na fuskantar barazanar kamuwa da cutar kwalara, muddin ba dauki matakan hana cutar rikidewa zuwa annoba ba.

WHO tayi gargadin cewa matsawar ba a dauki matakin gaggawa ba, shakka babu dunkya za ta kara fuskantar wata annoba mai munin gaske.
WHO tayi gargadin cewa matsawar ba a dauki matakin gaggawa ba, shakka babu dunkya za ta kara fuskantar wata annoba mai munin gaske. AFP/File
Talla

 

Hakan ta sanya hukumar WHO ta bukaci tara gudunmawar dala miliyan 640 domin dakile cutar mai saurin yaduwa. 

Ko wadanne irin matakai ya kamata al'umma ssu dauka wajen dakile yaduwar wannan annoba?

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin da Isma'il Karatu Abdullahi ya gabatar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.