Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayoyin Masu Saurare kan goman karshe na azumin Ramadana
Wallafawa ranar:
Kunna - 14:26
Yanzu haka Musulmi a sassan duniya, sun shiga goman karshe na azumin watan Ramadana, kwanakin da ake bukatar Musulmi su rubanya ibadarsu saboda irin falalar da ke cikin wadannan kwanaki.
Talla
Wane fata ku ke da shi a cikin wadannan kwanaki?
Wane sako ku ke da shi zuwa ga al’ummar musulmi da sauran jama’a a daidai lokaci da ake daf da kawo karshen azumin watan Ramadana?
Wannan shi ne abin da shirin na yau ya tattauna a kai.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu