Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Kan yadda mahukuntan Nijar suka hana shigar da kaji zuwa kasar
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:55
Mahukunta a Jamhuriyar Nijjar sun bayar da umurnin hana shiga da kuma fitar da kaji da sauran masu fikafiki, bayan da aka tabbatar da bullar cutar murar tsuntsaya a wasu yankuna na kasar.
Talla
Matakin dai ya fara aiki ne daga ranar 3 har zuwa 24 ga wannan wata na Janairu, yayin da hukumomin na Nijaar ke cewa, kajin an shigo da su ne daga Najeriya.
Shiga alamar sauti domin sauraron Hauwa Muhammad cikin shirin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu