Shirin ya mayar da hankali kan yadda gwaamnatin tarayyar Nijeriya ta samar da wata doka da zata rika bawa magindata hutun makonni biyu a duk lokacin da matansu suka samu haihuwa, a wani mataki na inganta shakuwa tsakanin jarirai da iyayensu maza.
Talla
Shiga alamar sauti domin sauraron Zainab Ibrahim cikin shirin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu