Mu Zagaya Duniya
Mutane akalla 890 ‘yan ta’adda suka kashe a Nijar cikin shekarar 2021
Wallafawa ranar:
Kunna - 18:56
Mai sauraro Nura Ado Suleiman cikin shirin Mu Zagaya Duniya na wannan mako inda za ku ji cewa a Jamhuriyar Nijar,hukumar kare hakkin dan adam ta kasar ta wallafa rahoton da ya bayyana cewar, mutane akalla 890 ‘yan ta’adda suka kashe a kasar cikin shekarar barra ta 2021.