Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Taimakon da kirkirarren Tabarau ke bai wa masu fama da matsalar raunin gani

Wallafawa ranar:

Shirin 'Ilimi Hasken Rayuwa' na wannan makon tare da Shamsiyya Haruna ya maida hankali ne kan nazarin da masana kimiya suka yi wajen kirkirar Tabaraun hangen nesa, don taimakawa masu raunin gani. A jamhuriyar Nijar, matsalar gani na zama babban kalubale ga al'ummar kasar wacce a yanzu har aka fara samunta a tsakanin matasa.

Masana sun samar da kirkirarren tabaran ne don taimakawa masu raunin gani.
Masana sun samar da kirkirarren tabaran ne don taimakawa masu raunin gani. REUTERS - ANDREW KELLY
Talla

Tuni dai matsalar ta sanya likitoci fara kiraye-kiraye ga al'umma da su tashi tsaye wajen kula da lafiyar idonsu.

Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin......

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.