Dandalin Fasahar Fina-finai
Sai babba ya watsar da girmansa ake rena shi a Kannywood- Isa Bello Ja
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:00
A cikin shirin 'Dandalin Fasahar Fina-Finai na wannan makon, Hauwa Kabir ta tattauna da wasu fitattun jaruman Kannywood, ta kuma leka Nollywood, na kudancin Najeriya don ganin wainar da ake toyawa.