Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Ma’aikatan layin dogo sun shiga zulumi saboda hare-haren‘yan bindiga

Wallafawa ranar:

Ma’aikatan layin dogo a Najeriya sun bayyana fargaba sakamakon yadda ‘yan bindiga suka fara karkata akalar hare-harensu kan wadanda ke amfani da jiragen kasa domin yin tafiye-tafiye.

Jirgin Kasa da ke jigila daga Abuja zuwa Kaduna a Najeriya
Jirgin Kasa da ke jigila daga Abuja zuwa Kaduna a Najeriya STRINGER / AFP
Talla

Wannan fargaba, ta fito fili ne biyo bayan harin da ‘yan bindigar suka kai a jihar Edo har ma suka yi awun gaba da mutane akalla 30, yayin da a watan maris na shekarar da ta gabata aka yi garkuwa da fasinjoji masu tarin yawa a hanyar Kaduna zuwa Abuja.

A game da wannan farga ce, Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da Comrade Innocent Luka Ajiji, shugaban kungiyar ma’aikatan layin dogo a Najeriya, ga kuma zantawarsu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.