Isa ga babban shafi
Rahoto kan karancin likitoci a Najeriya

Yadda likitocin Najeriya ke guduwa zuwa Turai don aiki kashi (3)

Alkaluman hukumomi a Najeriya n nuni da cewar likitoci da sauran ma’aikatan kiwon lafiya sama da dubu hudu ne ke tsrewa zuwa kasashen waje domin neman aiki mai maiko.

Wasu likitocin Najeriya a bakin aiki.
Wasu likitocin Najeriya a bakin aiki. © RFI/ FMM
Talla

To amma har kullum akwai ma’aikatan lafiyar da suka zabi su zauna a gida duk da cewar ba sa jin dadi sai don kawai su hidimta wa alumma.

Wakilinmu a Kano Abubakar Abdulkadir Dangamo ya kai ziyara a wani asibiti da ke birnin, inda ya tarar da dakta Sani Garba, wani kwararren likita, wanda a Najeriya ake da karancin masu kwarewa a fagensa, ga kuma zantawarsu.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.