Rahoto kan karancin likitoci a Najeriya
Yadda likitocin Najeriya ke guduwa zuwa Turai don aiki kashi (1)
Daga wannan Talatar har zuwa karshen makon nan, RFI Hausa za ta rika kawo muku wasu rahotanni game da matsalar karancin jami'an kiwon lafiya a Najeriya, lura da yadda mafi yawa daga cikinsu musamman kwararru ke barin kasar zuwa ketare saboda dalilai na karancin albashi da kuma rashin kayan aiki a cikin gida.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:00
Talla
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton Muhammad Sani Abubakar daga birnin Abuja.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu