'Yan Kaduna sun fusata da rashin nada El-Rufa'i minista
Tun daga lokacin da Majalisar Dattawan Najeriya ta ki tabbatar da tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasiru Ahmed Elrufai a matsayin minista, wasu suka fara gudanar da zanga-zangar nuna goyon baya ga tsohon gwamnan, yayin da kuma wasu ke hamayya da shi.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:39
Talla
Wasu daga cikin magoya bayansa na cewa, adawar da ake nuna wa arewacin Najeriya ce ta sa aka ki tabbatar da El-Rufa'i a matsayin minista.
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton Aminu Sani Sado daga Kaduna.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu