Isa ga babban shafi

Sama da 'yan gudun hijira 3000 ke neman daukin gaggawa a Kadunan Najeriya

Akalla Fiye da 'Yan gudun hijra dubu uku ne maza da mata da Kuma kananan Yara wata kungiya Mai zaman kanta mai suna Eko ta ce ta gano cewa hare-haren 'yan bindigar daji ya rabasu da muhallen su a kananan hukumomin Chikun da Kajuru da Kuma Kachi'a. 

Wasu 'yan Jihar Zamfara da hare-haren 'yan bindiga ya tilasta musu gudun hijira a wani gini dake karamar hukumar Anka.
Wasu 'yan Jihar Zamfara da hare-haren 'yan bindiga ya tilasta musu gudun hijira a wani gini dake karamar hukumar Anka. © Benedicte Kurzen/NOOR
Talla

Sai dai Shugaban hukumar agajin gaggawa na jihar, Mohammed Muazu Mukaddas ya ce ba su san da wannan sansani ba. 

Shiga alamar sauti, domin sauraron rahoton Aminu Sani Sado.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.